Kuma ya dinah


Khadija is tough, cold and has no time to be nice. Saida ta hadu da Raees who is also uptight, kuma like her shima he's always wearing a poker face.
A haka sukayi building connection daya zama more than friendship.
Wannan labarin ba sabo bane bah, wasu sun rigada sun karanta shi. but na samu requests din sa shi a Wattpad, as dayawa na san re-reading dinshi.
So here it is. If you haven't read it yet, pls give it a try and tell me if you like it.
Matan duk suka shiga fadin ” Alhamdulillah ” dantijon cikin yace ” sannu yarinya sannu ” cikin tsoro tace ” ina nake waya kawoni nan “? Wani saurayi cikin mutane dake zagaye da ita yace ” kwantarda hankalinki mu mutanen kwaraine tsintarki mukayi bakin gulbi a yshe koda muka duba mukaga kinada rai kuma ALLAH kawai kike fadi duk da idonki a rufe yake shiyasa muka daukoki muka kawoki nan gurin mai anguwa ”
dafe zuciyarta tayi tana maida numfashi ta koma ta kwanta tana fadin ” Alhamdulillah2 ” dattijon ya kalli matar dake kusa da dinah yace ” kawo mata abinci ” tashi tayi tana ” toh malam ” ta nufi wani daki
Guraren 3 na rana dinah na kwance bayan tayi wanka tayi sallah
Can mai gari ya kalleta yace ” yarinya ya sunanki kuma maiya kawo ki nan garin “?
Gyara zama dinah tayi ta kwashe duk abunda ya faru ta fada musu duk abunda ya faru
can ya mikawa dinah wayar karbi zaiyi magana dake ” da sauri ta karba sunyi 4 suna magana sannan ta mikawa mai gari wayar ” wai yace ka masa kwatance garin ” karbar wayar ya masa kwatance sanna sukayi sallama,,,
Can guraren biyar na yamma dinah na zauna tana fira da matan mai gari. Akayi sallama da sauri ta tashi tsaye ta nufi mai sallamar tana fadin ” yaya ” rungume ta yayi ya rumshe ido yana sauke ajiyar zuciya,
"Hajja kadai zata iya fadamin inda na samu tabon, kila kuma a haka aka kawo ni wurinta
Toh yawancin dare babu wani meh zuwa siyan abu, sometimes inyi waka sometimes kuma in karanta books,



















